Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profileg
Fauziyya D Sulaiman

@FauziyyaD

Author, Script writer/ presenter at Arewa24, humanitarian services. Founder of Creative Helping Needy Foundation.

ID:760192349347647488

calendar_today01-08-2016 19:15:54

508 Tweets

3,2K Followers

496 Following

Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

MATARNANFA DA GASKE TAFI KARFIN HUKUMA
Jiya an je an kama matarnan da ta ke dukan yar aiki an kaita police station Area command GRA Zaria, Yanzu da safe kuma an je police station batanan, an ce musu wai ta yi aljanu ta gudu, daman tun jiya ta ce ba zata kwana ba wallahi.

account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

KU KALLI INDA BAIWAR ALLAH NAN KE RAYUWA DON KAWAI BATA HAIHUWA BA๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ

Munje har gidan wannan baiwar da bata taba haihuba, ku kalli halin da ta ke ciki da inda ta ke rayuwa๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ wai a haka masu dakin da take haya barazana suke mata akan kudin hayarsu da take biya 12k a shekara

account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

MATAR DA MIJINTA KE SAKA MATA SASARI(ANKWA) A POTOSKUM
Muna kira ga mai girma Gwabnan Yobe Mai Mala Buni.

Tana garin potoskum, Mai mala buni market, Sabuwar kasuwar 'Yankatako, bayan Staduim, sai a tambayi Bakin gida, nan ne gidan wannan azzalumin mutumin.

MATAR DA MIJINTA KE SAKA MATA SASARI(ANKWA) A POTOSKUM Muna kira ga mai girma Gwabnan Yobe Mai Mala Buni. Tana garin potoskum, Mai mala buni market, Sabuwar kasuwar 'Yankatako, bayan Staduim, sai a tambayi Bakin gida, nan ne gidan wannan azzalumin mutumin.
account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

CIWON YUNWA YA KAMA YARA HUDU DA MAHAIFIYARSU SAKAMAKON GUDUWA DA MAHAIFINSU YA YI MAHAIFIYARSU TA SAMU KARAYA BA TA IYA FITA.

Account no; 0109299375
Account name: Creative Helping Needy Foundation.
Bank name: Access.

CIWON YUNWA YA KAMA YARA HUDU DA MAHAIFIYARSU SAKAMAKON GUDUWA DA MAHAIFINSU YA YI MAHAIFIYARSU TA SAMU KARAYA BA TA IYA FITA. Account no; 0109299375 Account name: Creative Helping Needy Foundation. Bank name: Access.
account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

As we are celebrating Eid Al Fitr today, I received a call from a female student from Sudan that was among the Nigerian students facing war challenges there at the moment. Nigerian embassy promised to evacuate them since last week in vain. Presidency Nigeria Nigerian Embassy

account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

ARE PEOPLE STILL IGNORANT ON HIV FOR AVOIDING MINGLING WITH VICTIMS?๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ
They were ejected from their rented house to an open plot with fear of being exposed to rain and sunlight.

Let's join hands and assist them.
Through 0109299375, Diamond/Access Bank, Creative Helpin Foudt

account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

We call the attention of federal government, toward the increasing of anything at Aminu Teaching Teaching Hospital.

We call the attention of federal government, toward the increasing of anything at Aminu Teaching Teaching Hospital.
account_circle
Reno Omokri(@renoomokri) 's Twitter Profile Photo

Yesterday, a pregnant Adamawa woman and her 4 children were killed in Anambra. Look at how we were all SILENT on social media. If Northerners kill a pregnant Southerner and her 4 children in Kano, we would have broken the Internet. Am I lying? We must be balanced!

account_circle
Peacock(@dawisu) 's Twitter Profile Photo

11 northerners killed in Anambra by IPOB terrorists, 40 people slaughtered by Boko Haram in Borno yday & this morning 15 people killed by bandits in Jibia Katsina. 66 innocent lives lost in 24hrs & our govt doesn't care. 66 Northern lives are less than that of Deborah!

account_circle
My Deen My Swag ๐Ÿ’ซ(@AM_Saleeeem) 's Twitter Profile Photo

Fatima was a Muslim
Fatima was Pregnant
Fatima was a Northerner
Fatima was killed by IPOB terrorists
Fatima's 4 kids were killed by IPOB
Fatima was killed in Anambra State
Fatima was innocent & harmless
Fatima deserve justice ๐Ÿ˜ญ

account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

ASSIST THIS HELPLESS WOMAN THAT LOST HER CHILD DUE TO HUNGER
For those that are willing to help can send through our accounts: 0109299375, Diamond/Access Bank, Creative Helping Needy Foundation.
For enquires please call, text or WhatsApp via 07037147070.

account_circle
Fauziyya D Sulaiman(@FauziyyaD) 's Twitter Profile Photo

KU TAIMAKA KU ZAGAYE BAYIN ALLAH DA KE KWANCE KABARI

Ga Wanda za su taimaka da ko Naira Dari ce ta account dinmu.
0109299375 Diamond/Acces bank. Creative Helping Needy Foundation Ko 0127121207 Gt bank Fauziyya Danladi Sulaiman.

account_circle